Rundunar Kishin Kano ta sha, alwashin yaƙi da ayyukan Daba

0
Rundunar Kishin Jihar Kano ta jaddada aniyarta ta ci gaba da aiki tukuru domin ganin an kawo ƙarshen fadace-fadacen daba, tare da taimakawa wajen...

Sokoto: Sojoji sun kashe jagoran yan bindiga Kachalla Kallamu

0
Dakarun Rundunar Bataliya ta 8 ta Sojin Najeriya sun kashe shahararren jagoran ’yan bindiga, Kachalla Kallamu, a ƙaramar hukumar Sabon Birni ta jihar Sokoto...

Rundunar Sojin sama ta biya diyya ga mutanen da harin dakarunta ya shafa a...

0
Rundunar sojin saman Najeriya, ta biya diyya ga mutanen da harin sojin sama bisa kuskure ya shafa da kuma iyalan waɗanda suka rasu a...

Ƴan sanda sun cafke waɗanda suka shirya yin garkuwa ta ƙarya

0
Rundunar ƴan sandan jihar Lagos ta cafke wasu mutane 5 da ake zargi da shirya garkuwa da mutane na ƙarya, lamarin da ya shafi...

Gwamnatin Kano ta haramta kafa ƙungiyar Hisbah tare da yin umarnin cafke mambobinta

0
Gwamnatin jihar Kano ta bayar  da umarnin haramta kafa ƙungiyar Hisbah mai zaman kanta mai laƙabin Hisbah Fisabilillahi, tare da bayyana ayyukanta a matsayin...

Gwamnatin tarayya ta tabbatar da kai harin Amurka kan ƙungiyar ISIS

0
Gwamnatin Najeriya, ta tabbatar da cewa ƙasar ta kai hari ta sama kan mambobin ƙungiyar ta'addanci ta ISIS, ta na mai cewa, ta na...

Binciken EFCC a kaina ba shi da alaƙa da zargin ta’addanci- Abubakar Malami

0
Tsohon Babban lauyan gwamnatin tarayya, Abubakar Malami SAN, ya musanta rahotannin da ke cewa yana fuskantar bincike kan ta’addanci, safarar kuɗi da kuma mallakar...

Hukumar NSIB ta fara bincike kan jirgin da ya yi hatsari a Imo

0
Hukumar Binciken da kiyaye Hadurra ta NSIB, ta fara gudanar da bincike kan jirgin da ya yi hatsari a filin jirgin saman kasa da...

DSS ta gurfanar da Malami da ɗansa kan zargin mallakar makamai ba bisa ƙa’ida...

0
Hukumar Tsaro ta DSS, ta gurfanar da tsohon Lauyan Gwamnatin Tarayya Abubakar Malami SAN da Ɗansa Abdulaziz, a gaban kotun tarayya a Abuja kan...

Kano: Ƴan Sanda sun kama matasa 3 da ake zargi da kishe Uwa da...

0
Rundunar ƴan sandan Jihar Kano ta ce, ta cafke mutane uku da ake zargin su da hannu a kisan gillan da aka yi wa...
0FansLike
0FollowersFollow
0SubscribersSubscribe

Recent Posts