Labarai
Gwamnatin Neja ta miƙa ɗalibai 100 da aka ceto ga iyayensu
Gwamnatin jihar Neja ta mika yara 100 da aka ceto, wadanda aka sace daga Makarantar Katolika ta St Mary’s da ke Papiri ga iyayensu...
Ketare
Tsaro
Gwamna Zulum ya yi Allah-wadai da harin Gamboru
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya yi Alla-wadai bisa kai harin kunar bakin wake a wani masallaci a kasuwar Gamboru da ke...
Rundunar Sojin sama ta biya diyya ga mutanen da harin dakarunta ya shafa a...
Rundunar sojin saman Najeriya, ta biya diyya ga mutanen da harin sojin sama bisa kuskure ya shafa da kuma iyalan waɗanda suka rasu a...
Hukumar NCoS ta cafke mata 2 bisa yunƙurin shigar da ƙwayoyi gidan yarin Goron...
Hukumar kula da gidajen gyaran hali ta Najeriya shiyyar Kano, ta kama mata biyu da ake zargi da yunkurin shigar da miyagun ƙwayoyi cikin...
Gwamnatin tarayya ta tabbatar da kai harin Amurka kan ƙungiyar ISIS
Gwamnatin Najeriya, ta tabbatar da cewa ƙasar ta kai hari ta sama kan mambobin ƙungiyar ta'addanci ta ISIS, ta na mai cewa, ta na...
Binciken EFCC a kaina ba shi da alaƙa da zargin ta’addanci- Abubakar Malami
Tsohon Babban lauyan gwamnatin tarayya, Abubakar Malami SAN, ya musanta rahotannin da ke cewa yana fuskantar bincike kan ta’addanci, safarar kuɗi da kuma mallakar...






















