Labarai
Gwamna Abba ya bada umarnin gaggauta gurfanar da waɗanda ake zargi...
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya sanar da ɗaukar nauyin aikin hajji da umrah ga magidancin da aka kashe matarsa da ‘ya’yanta...
Ketare
Tsaro
Kotu ta yanke wa Dagaci hukuncin kisa ta hanyar rataya
Wata Babbar Kotu a Jihar Gombe, ta yanke wa Dagacin Gundumar Bangunji, Sulei Yerima, da Shedrack Aliyu hukuncin kisa ta hanyar rataya, bayan samun...
Hukumar NSIB ta fara bincike kan jirgin da ya yi hatsari a Imo
Hukumar Binciken da kiyaye Hadurra ta NSIB, ta fara gudanar da bincike kan jirgin da ya yi hatsari a filin jirgin saman kasa da...
Sokoto: Sojoji sun kashe jagoran yan bindiga Kachalla Kallamu
Dakarun Rundunar Bataliya ta 8 ta Sojin Najeriya sun kashe shahararren jagoran ’yan bindiga, Kachalla Kallamu, a ƙaramar hukumar Sabon Birni ta jihar Sokoto...
Rundunar Sojin sama ta biya diyya ga mutanen da harin dakarunta ya shafa a...
Rundunar sojin saman Najeriya, ta biya diyya ga mutanen da harin sojin sama bisa kuskure ya shafa da kuma iyalan waɗanda suka rasu a...
DSS ta gurfanar da Malami da ɗansa kan zargin mallakar makamai ba bisa ƙa’ida...
Hukumar Tsaro ta DSS, ta gurfanar da tsohon Lauyan Gwamnatin Tarayya Abubakar Malami SAN da Ɗansa Abdulaziz, a gaban kotun tarayya a Abuja kan...






















