Jam’iyyar NNPP ta kori shugabanta na Kano Hashimu Dungurawa

0
Shugabannin zartarwa na jam’iyyar NNPP a mazabar Gargari, da ke Ƙaramar Hukumar Dawakin Tofa a Kano, sun sanar da korar Shugaban Jam’iyyar NNPP na...

Shugaba Tinubu ya gabatar da kasafin baɗi na fiye da Tiriliyan 58

0
Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya gabatar da kasafin kuɗin badi na fiye da naira tiriliyan 58 da biliyan 18 a gaban zaman haɗin gwiwa...

Yawan sauya sheƙa zuwa APC: Tinubu na kan hanyar dai-dai– Abdulaziz Abdulaziz

0
Babban mataimaki na musamman ga shugaban ƙasa kan harkokin yaɗa labarai na jaridu, Abdulaziz Abdulaziz, ya bayyana yawaitar yin sauyin sheƙa da ƴan siyasa...

Jam’iyyar PDP ta tabbatar da mutuwar Mataimakin Gwamnan Bayelsa

0
Jam’iyyar PDP ta tabbatar da mutuwar Mataimakin Gwamnan Jihar Bayelsa Lawrence Oboraw-Harievwo Ewhrudjakpo a yau Alhamis bayan matsalar lafiya da ta taso masa. Tun da...

A shirye muke wajen karɓar Gwamna Abba- Shugabannin APC

0
Jam’iyyar APC reshen jihar Kano ta ce tana maraba da Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf zuwa cikinta, inda ta ce a shirye take ta...

Majalisar zartaswar Kano ta amince da kashe 6.9bn a fannin Hanyoyi, Ruwa da Ilimi

0
Majalisar Zartarwar Jihar Kano, ta amince da kashe kimanin Naira biliyan 6 da miliyan 900 domin yin manyan ayyukan hanyoyi, magudanan Ruwa da samar...

Gwamna Abba Kabir ya sauke Shehu Wada Sagagi daga Kwamishina

0
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya sauke Alhaji Shehu Wada Sagagi daga muƙaminsa na Kwamishinan harkokin kasuwanci masana'antu da jam'iyyun gama Kai...

Ƴan majalisar wakilai 8 daga Kano sun koma APC daga NNPP

0
Ƴan Majalisar Wakilai takwas na Kano, sun fice daga jam’iyyar NNPP tare da komawa jam’iyyar APC, lamarin da ya ƙara girgiza siyasar jihar. Shugaban Majalisar...

Da ɗumi-ɗumi: Gwamna Abba na shirin komawa APC ranar Litinin

0
Akwai yiyuwar cewa, Gwamnan jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf, zai sanar da komawarsa zuwa jam’iyyar APC a hukumance ranar Litinin mai zuwa kamar...

INEC ta ƙara wa’adin miƙa ma ta sunayen ƴan takara

0
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya INEC, ta sanar da ƙara wa'adin da ta bai wa jam'iyyu na gabatar ma ta da sunayen...
0FansLike
0FollowersFollow
0SubscribersSubscribe

Recent Posts