Ƴan Sanda sun cafke wata mata bisa zarginta da yanke al’aura mijinta
Jami'an ƴan sanda sun sanar da cafke wata matar aure mai shekaru 18 a garin Potiskum na jihar Yobe, wadda aka sakaye sunanta bisa...
NECO ta saki da sakamakon jarrabawar Nuwamba/Disamba ta 2025
Hukumar shirya jarabawar kammala Sakandare ta Najeriya NECO, ta saki sakamakon jarabawar ta Nuwamba/Disamba ta shekerar 2025, inda aka samu kashi 71.63 cikin 100...
DSS ta gurfanar da Malami da ɗansa kan zargin mallakar makamai ba bisa ƙa’ida...
Hukumar Tsaro ta DSS, ta gurfanar da tsohon Lauyan Gwamnatin Tarayya Abubakar Malami SAN da Ɗansa Abdulaziz, a gaban kotun tarayya a Abuja kan...
Gobara ta ƙone tarin dukiya a Kasuwar Singa
Wata gobara da ta tashi a kasuwar Singa da ta haifar da gagarumar asarar dukiya, tare da jikkata mutane da dama.
Gobarar, ta tashi ne...
An sanya lokacin yin jana’izar Marigayi Sheikh Usman Rigi-Rigi
Da yammacin yau Litinin ne ake sa ran gudanar da jana’izar Marigayi Sheikh Usman Idris Kusfa da aka fi sani da Rigi-Rigi wanda ya...
Allah ya yi wa Sheikh Usman Kusfah Rigi-Rigi Rasuwa
Allah ya yi wa shahararren malamin Musuluncin nan Sheikh Khalifa Usman Idris Kusfa wanda aka fi sani da Rigi-Rigi, rasuwa sakamakon fama da jinya...
Ƴan sandan Jigawa sun cafke Amarya bisa zargin kashe mijinta
Rundunar ƴan Sandan Jihar Jigawa, ta kama wata amarya bisa zargin ta da kashe mijinta ta hanyar ba shi maganin ɓera a ƙauyen Gauza...
Kashim Shetttima ya dawo Najeriya bayan kammala ziyarar aiki a ƙasashen ƙetare
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Sanata Kashim Shettima, ya dawo Abuja a ranar Asabar bayan kammala wasu muhimman ayyuka na diflomasiyya da tattalin arziki da ya...
Majalisar Ƙaramar hukumar Dala ta Haramta yin kiɗan Gangi
Majalisar ƙaramar hukumar Dala, ta haramta yin duk wani wasa a lokacin bukukuwan aure musamman ma kiɗan Gangi a fadin karamar hukumar, sakamakon yadda...
Gwamna Abba ya bada umarnin gaggauta gurfanar da waɗanda ake zargi da Kisan Ɗorayi
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya sanar da ɗaukar nauyin aikin hajji da umrah ga magidancin da aka kashe matarsa da ‘ya’yanta...














